29/05/2026
Yau ne aka gudanar da gagarumin taron kaddamar da Dan Takarar Majalisar Jiha na Jam’iyyar NDC a Karamar Hukumar Garko,
wato Hon. ABDULMALIK IDRIS GARKO,
tare da halartar manyan shugabanni da mukarraban Jam’iyyar NDC Kwankwasiyya na Garko.
Daga cikin wadanda s**a halarci taron akwai:
Jagoran Jam’iyyar NDC Kwankwasiyya na Garko
Shugaban Jam’iyyar NDC na Garko
Shugaban Dattawan Jam’iyyar NDC na Garko
Wakilin Hukumar Zabe ta Kasa
Jami’an Tsaro
Da sauran shugabannin Jam’iyyar NDC Kwankwasiyya na Garko
An kaddamar da
HOH. ABDULMALIK IDRIS GARKO
a matsayin Dan Takarar Majalisar Jiha karkashin Jam’iyyar NDC a Karamar Hukumar Garko.
Taron ya samu halartar kungiyar Garko Kwankwasiyya Social Media (GAKSOM),
inda aka nuna cikakken goyon baya da hadin kai domin tabbatar da nasarar Jam’iyyar NDC a zabe mai zuwa.
29, May, 2026.
✍️ Garko Kwankwasiyya Social Media ❤️❤️❤️ Rabiu Musa Kwankwaso