IMRAN DAUDA

IMRAN DAUDA Proudly to be a Muslim

Alhamdulillah.An kammala aikin Ƙwalbatin da mai girma Hon Muhammad MD Hassan ya dauki nauyi a Layin Nepa dake cikin maza...
25/06/2026

Alhamdulillah.

An kammala aikin Ƙwalbatin da mai girma Hon Muhammad MD Hassan ya dauki nauyi a Layin Nepa dake cikin mazaɓar Tudun Murtala.

Muna Addu'ar Allah yama majalissar jaha cikin sauki

md Hassan media team

A daren jiya Mai girma Hon Muhammad MD Hassan Dan takarar majalissar dokokin jahar kano a karamar Hukumar Nasarawa yashi...
25/06/2026

A daren jiya Mai girma Hon Muhammad MD Hassan Dan takarar majalissar dokokin jahar kano a karamar Hukumar Nasarawa yashigo an guwar tudun murtala domin duba aikin daya kaddamar na saka fitilu masu amfani da hasken rana duk akokarinsa na ganin karamar Hukumar Nasarawa ta haskaka.

Mai girma Hon MD Hassan yadda kake hidim tawa Al umma babu dare ba rana muna Addu'ar Allah yama majalissar jaha cikin sauki 2026.

Mijin Hajajju 😎
13/06/2026

Mijin Hajajju 😎

Clear Road
07/05/2026

Clear Road

AlhamdulillahA Ranar Juma’ar Da Ta Gabata, Mai Girma Hon. Muhammad MD Hassan Dan Takarar Majalisar Jiha a Karamar Hukuma...
29/04/2026

Alhamdulillah

A Ranar Juma’ar Da Ta Gabata, Mai Girma Hon. Muhammad MD Hassan Dan Takarar Majalisar Jiha a Karamar Hukumar Nassarawa, Ya Kai Ziyara Mazabar Tudun Wada Domin Kaddamar Da Kudurinsa Na Takara Ga Shugabannin Jam’iyyar APC.

A Yayin Wannan Ziyara, Wannan Bawan Allah Dake Cikin Hoto Ya Gabatar Da Bukatarsa Ta a Taimaka Masa Da Sabon Keke Na Guragu, Anan Take Mai Girma Hon. Ya Amsa Kuma Yayi Alkawari.

Cikin Ikon Allah, a Daren Jiya Mai Girma Dan Takarar Ya Cika Wannan Alkawari, Wannan Ke Nuni Da Gaskiya, Rikon Amana Da Kulawa Da Al’umma.

Hakika, Shugabanci Nagari Shine Wanda Ake Sauraron Jama’a Tare Da Cika Alkawari.

Muna Addu’ar Allah Ya Saka Masa Da Alkhairi, Ya Karo Dubun Nasarori.

MD Hassan Media Team.

A Daren Jiya 23/04/2026, Mai Girma Hon. Muhammad MD Hassan  Ya Samu Damar Zama Na Musamman Da Shugabannin Jam’iyyar APC ...
24/04/2026

A Daren Jiya 23/04/2026, Mai Girma Hon. Muhammad MD Hassan Ya Samu Damar Zama Na Musamman Da Shugabannin Jam’iyyar APC Na Mazabar Kawaji, Yakuma Gabatarmusu Da Kudurinsa Na Tsayawa Takarar Majalisar Jaha a Karamar Hukumar Nassarawa, Inda Ya Nemi Goyon Baya Tare Da Jaddada Aniyarsa Na Kawo Cigaba Mai Dorewa Ga Al’umma.

MD Hassan Media Team.

Masha Allah Mai Girma Hon. Muhammad MD Hassan  Dan Takarar Majalisar Jaha a Karamar Hukumar Nassarawa Ya Karbi Bakuncin ...
24/04/2026

Masha Allah

Mai Girma Hon. Muhammad MD Hassan Dan Takarar Majalisar Jaha a Karamar Hukumar Nassarawa Ya Karbi Bakuncin Hajiya Amina Salisu Getsi Wacce Ta Kawo Masa Ziyarar Girmamawa.

Ziyarar Ta Kasance Domin Nuna Goyon Baya Da Kuma Karfafa Kyakkyawar Alaka, Tare Da Bayyana Amincewa Da Irin Kokarin Da Yakeyi Wajen Kawo Cigaban Al’umma.

MD Hassan Media Team.

Address

Tudun Murtala
Kano
962101

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when IMRAN DAUDA posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share

Category