Arewa post

Arewa post AREWA post.com
(3)

31/07/2026

Amaryar jarumi Adam A Zango ta tabbatar da mutuwar aurensu da mijin nata, tace ta dauki hakan a matsayin kaddara domin kowa da irin tasa.

bayan haka tayi addu'ar Allah yasa hakan shine Alkhairi agaresu.

31/07/2026

Innalillahi wa inna illaihi rajiun
Adam A. Zango Ya Saki Matarsa, Jaruma Maimuna Pretty, Inda Har An Soma Kwaso Komatsenta Zuwa Gidan Iyayenta
Me zakuce ???

31/07/2026

Fitaccen Jarumin Masana'antar Kannywood Lawal Ahmad yayi Godiya Ga Masu Zaginsa A 'Comment Section', Yace Sakamakon Zagin Da Ake Yi Masa Ya Samu Dala 644 A Daga Facebook, Inji Shi.

29/07/2026

Innalillahi wa inna illaihi rajiun

Sulemana Abdul Samed, wanda aka fi sani da Awuche, kuma ake ɗauka a matsayin mutumin da ya fi kowa tsayi a ƙasar Ghana, ya rasu yana da shekara 33.

Muna fatan Allah ya jikansa.

29/07/2026

Inasa ran Idan Mun Gama Harkar Tallata Tinubu a Kungiyar mu Ta Triple R Zan Samu Kudin Da Zanbiyawa Mutane Biyu Umara"

Hauwa Yar Auta.

29/07/2026

A kwanakin baya ban gamsu da kungiyar TRIPLE R ba saboda ba'a fadamun yadda take ba.

Amma yanzu danaji irin alkhairin da tazo dashi na yanke shawarar shiga ciki domin nima na gamsu da mulkin Tinubu da Kashim

Cewar Tanimu Akawu

29/07/2026

Aganinku miyasa yaran Dauda Kahutu Rarara suna gagara maidawa Adam A Zango martani har izuwa wannan lokaci ????

28/07/2026

Fitaccen jarumin Tiktok Hassan makeUp yayi addu'ar Allah yasa babbar yar Sayyada Sadiya Haruna tayi halinta

28/07/2026

Me kuka lura dashi acikin potan nan ????

28/07/2026

Jaruma Maryam Yahaya da Momee Gombe kafin su shiga Kannywood

Address

KANO STATE.
Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Arewa post posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share

Category