Umar Abba Masanawa

Umar Abba Masanawa Allah is Great

Family issue👍
16/07/2026

Family issue👍

Verydarkblackman vs ArewaMuna ta zagin Verydarkman saboda ya faɗa mana gaskiyar da ba ma son ji, amma har yau mun kasa ƙ...
26/06/2026

Verydarkblackman vs Arewa

Muna ta zagin Verydarkman saboda ya faɗa mana gaskiyar da ba ma son ji, amma har yau mun kasa ƙaryata waɗannan alƙaluman da hujjoji na zahiri:

Mu ne muke da ƙungiyar masu garkuwa da mutane a ƙasar nan.

Mu ne muke da ta ƴan ƙunar baƙin wake da masu tayar da kafatanin gari a ƙasar nan.

Mu ne muke da ƴan Boko Hrm da duka ragowar ƙungiyoyin ƴan ta'*dda masu iƙirarin jihadi.

Kaso 70 zuwa sama na mabaratan ƙasar nan duk namu ne.

Mu ne muka fi kowa yawan haihuwa barkatai da walaƙantar da yaranmu akan t**i.

Za mu iya shafe tsawon shekaru ba mu iya yi wa azzaluman shugabanninmu ko da zanga-zangar lumana ba, amma a cikin daƙiƙu za mu iya k*she malamar islamiyya talaka bisa zargin da ba mu da tabbaci.

Za mu iya k*she ɓarawon waya, mu ɗora masa taya a kansa, mu cinna masa wuta amma shugaban da ya sace tiriliyan 210 mu mayar da shi waliyyi har mu dinga gadinsa da rayuwarmu.

Yau kusan kaso 90 na ta'addancin da ake yi a Najeriya a Arewa ake yin sa, amma ko a gobe aka ajiye mana akwatun zaɓe a Arewa, APC ce za ta cinye.

A yau a iya Arewa kawai an tashi garuruwa kimanin 3,000, amma a cikin waɗannan mutanen da s**a rasa muhallansu, rayukan ƴaƴansu da ƴan’uwansu sai ka sami kaso mai yawa da suke tallata APC.

Ga shi mu muka fi kowa gauraya gargajiya da addini shi ya sa yau bara har ta bar iya kan yara almajirai ta tafi kan matan aure da maza magidanta majiya ƙarfi.

Mu ne muke naɗawa kuma mu muke sauke shugaban ƙasa a Najeriya amma har yau babu walaƙantattu a wurin ƴan siyasa a Najeriya kamar mu, don har yau ₦500 da Klin da taliya na iya siyen ƙuri’armu.

Har yau a Arewa za a iya sacewa kuma a kashe mana mutane masu tarin yawa amma a ranar, Salim Goje ko Hadiza Gabon za su iya zama mana abin da muka fi tattaunawa a kafar sadarwarwa.

Mun ƙasa faɗa wa kanmu gaskiya, kuma mun hana kowa ya faɗa mana, sannan a hakan jira muke mu ga sauyi ya faɗo mana daga sama.

An gaya mana matsalolinmu amma muna maganar Ɗangote da BUA wai ƴan Arewa ne — amma mun manta

Am feeling special feelings today to my dad for the care and providing everything I needed.. anyway happy father's to th...
21/06/2026

Am feeling special feelings today to my dad for the care and providing everything I needed.. anyway happy father's to those who are called father 😘😘

 #"So blessed is Allah, best creators."   (Qur'an 23:14)
21/06/2026

#"So blessed is Allah, best creators." (Qur'an 23:14)

If we talk we are in trouble 🫣
21/06/2026

If we talk we are in trouble 🫣

The current situation in Nigeria! 🫩
20/06/2026

The current situation in Nigeria! 🫩

Lamine Yamal sparked widespread debate after waving a Palestinian flag during FC Barcelona’s La Liga title celebrations ...
15/05/2026

Lamine Yamal sparked widespread debate after waving a Palestinian flag during FC Barcelona’s La Liga title celebrations following victory over Real Madrid. Images shared from the club’s parade quickly spread online, with one Instagram post receiving millions of interactions and reigniting discussions over political expression in football.

Former Barcelona coach Pep Guardiola defended the young player, stating: “Lamine should be proud of what he did.” Guardiola added that footballers are role models with influential public platforms and should express their opinions when necessary.

Current Barcelona manager Hansi Flick said he did not support mixing politics with football, but acknowledged that Yamal was “old enough” to make his own decisions.

Lamine Yamal ya ɗaga tutar ƙasar Falasɗinu a yayin da ƙungiyarsa ta Barcelona ta gudanar da biki a kan titunan birnin do...
12/05/2026

Lamine Yamal ya ɗaga tutar ƙasar Falasɗinu a yayin da ƙungiyarsa ta Barcelona ta gudanar da biki a kan titunan birnin domin yin murnar lashe kofin gasar La Liga.

Muna alfahari da Lamine Yamal a Duniya I love him so much ❤️.

Is it what I am thinking?🤔🤔🤔
10/05/2026

Is it what I am thinking?🤔🤔🤔

'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 11 a Harin Ramuwar Gayya a KatsinaAkalla mutane 11 ne s**a rasa rayukansu a ƙauyen Gwalgor...
04/05/2026

'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 11 a Harin Ramuwar Gayya a Katsina

Akalla mutane 11 ne s**a rasa rayukansu a ƙauyen Gwalgoro da ke Ƙaramar Hukumar Kankia a Jihar Katsina, sakamakon wani mummunan harin ramuwar gayya da wasu da ake zargin ’yan bindiga ne s**a kai.

Rahotanni sun nuna cewa harin ya faru ne sa’o’i kaɗan bayan jami’an tsaro sun samu nasarar daƙile wani hari da aka kai a yankin, inda aka kuma kashe wasu daga cikin ’yan bindigar.

Ma’aikatar Tsaro da Lamurran Cikin Gida ta Jihar Katsina ta tabbatar da faruwar lamarin cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Lahadi, wadda Kwamishinanta, Nasiru Mu’azu, ya sanya wa hannu.

Kwamishinan ya bayyana harin a matsayin abin takaici, inda ya miƙa ta’aziyya ga iyalan waɗanda s**a rasu, tare da yin Allah-wadai da wannan ɗanyen aiki.

Haka kuma, ya tabbatar da cewa hukumomi na ci gaba da ɗaukar matakan gaggawa domin tabbatar da tsaro da kuma kamo waɗanda s**a aikata wannan aika-aika.

Address

Katsina

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Umar Abba Masanawa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Umar Abba Masanawa:

Shortcuts

Share

Category